Shugaban kasar Nigeria Muhammadu buhari ya furta bai yi tsammanin mulkin dimukradiyya abun da ya zamo ba kenan a Nigeria Shugaban yace yayi mamaki yadda mulkin dimukradiyya ya zamo haka,
bayan da abaya ba a haka na san shi ba sannan ina neman yan kasa ta da su yafemin yadda na dau dimukradiyya ashe ba haka yake ba
Duk wanda yasan na bata masa a cikin salon mulki na to yayi hakuri, ban san mulkin Domokuradiyya haka ya zama a Najeriya ba.
- Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Madogara hausa7
28 Comments
Indai anatausayin mu to ga acc. No 3130655931
ReplyDeleteAllah ya taimaki baba ya kara mana lafiya da tausayin na kasa
DeleteMu yan Nigeria mun yafe maka duk wani kura-kurai da kake zargin kanka akai za kuma muci gaba da nema maka yafiya ga yanuwa, makwabta, da abokanan arziki har sakon ya isa kunnan alumna da yawa
Mu munsan ba laifinka ba ne kana da kyakkyawan manufa akanmu Allah yayi mana jagorq
Ni na fi son idan mutum zaiyi magana yayi a karan kan shi, shi kadai. Ba yayi jam'i ba.
DeleteMun yaheka
ReplyDeleteWlh har abada bazan yafe maka ba sbd tun da ka fara mulki duk sana'a ta ta tsaya ynz haka da karatuna da sana'a ta amma na zama mabaraci ga dauyin iyaye da yan uwana akai na har aure na fasa sbd bani samun kudin da zan yi hidimar, sbd haka tsakanina da kai baba wlh sai dai Allah ya isa Allah ya 🎅 😭
ReplyDeleteIdan da gaske kake kana so mu yafema sai ka kwatanta adalci tsakanin Yan,kudu da na Arewa sannan ka Mai da man fetur farashin da is sameshi ko Kuma ka baiwa diniya mamaki kayi murabus idan Kai haka to zamu game abun ya dameka
ReplyDeleteKaji aikin hankaki dattijon arziki Allah yakara maka cigaba
DeleteHumm
ReplyDeleteDaga baya kenan kai ba sarkin iyawaba kowa abaya kace bai iyaba kuma yanzu munbaka dama kai da ka iya kazo kaimana naka adalcin gwarama nasu dakai komai yarikice.
ReplyDeleteAllah yakara maka lafiya Baba, talauci da azzikki duk daga Allah ne, Baba mun yadda baka isa ka talautar da wani ba saida izinin Allah.
ReplyDeleteIndai tsakaninka da Allah kafadihaka nayafema fatan Allah yayafemana
ReplyDeleteBacika kashemin iyaye da yayu da kannai ka harbi mlmina karusamana wajan ibadummu kuma haryanzu kana kaahemu mudakai saidai sakaiyyar ALLAH
ReplyDeleteBacika kashemin iyaye da yayu da kannai ka harbi mlmina karusamana wajan ibadummu kuma haryanzu kana kaahemu mudakai saidai sakaiyyar ALLAH
ReplyDeleteWallahi ni dai na yafe maka saboda duk laifin da Dan Adam ya yi maka ba in da aka ce ka da ka yafe masa sbd haka maigirma Shuga ban kasa PMB na yafe maka
ReplyDeleteBaba buhari Allah ya kareka daga sharrin makiya kuma nafema sukuma sauran shauwagabannin mu dake zalintar mu kuma suka saka muna ido idan sunada niyar shiryuwa Allah ka shirya su idan basuda kuma Allah ka tarwatsasu
ReplyDeleteNímahaka dai bayafewà zanyiba
ReplyDeleteNidai na yafe fatana Kai kacanja salo Allah yakara maka karfin da zaka taimakemu
ReplyDeleteWallahi bazan yafeba mutane suna ta mutuwa ta dalilin rashin abinda zasuci yanxuhaka awai gidan DA nasani idan sunci abinci yau to basusan yazasuyi suci gobeba dakai da iyalenka kunje kun tara dukiya mukuma muna cikin matsal na babu karatunmu yatsaya sabida bamudashi nikam bazan yafeba sabida kabani mamaki yadda nayi zatonka bahakaba kakarya alkawarin DA kadauka mana kaci amanarmu wallahi kasani sai Allah ya tambayeke akan mulkinda kayo na rashin adalci DA rashin gaskiya kaje hakkina banyafeba
ReplyDeleteWa!!!???? Ni na yafe maka?? Ba wannan Maganar Wllh Kawai Kayi Mulkinka la Qara Gaba Kawai amma Maganar Yafiya ai Babu Ita
ReplyDeletewallahi nikam na yafe kuma Allah ya yafe maka
Deletewallahi tallahi billahil azim nayafemaka mr.president inamaka fatan Allah ya yafe maka Shugaba
ReplyDeleteAllah ya Isa billahillazi ko Ni kadaine Wanda ya rage zanyafe maka ka shiga aljanna wallahi sai dai a turbitsaka a cikin wuta Allah ya Isa a farko na soka Don Allah yanzu Kuma Ina kinka Don Allah mu Kuma bazamu zagi shuwagabanni ba domin annabi ya Hana , Amma Kuma baa hanamu muyi korafi ba Allah ya Isa
ReplyDeleteIta gaskia daga kinta sai bata amma gaskia ansamu lapses especially akan kukan yan nigeria narashin abinci kuma wnn nn a zahiri haka yake fatan mu aduba wnn nn lamarin Mr president fatan alkaairi
ReplyDeleteGaskiya ne baba Allah yayafemuna gaba daya kuma Allah ya shiga lamarinka ya taimakika ya biya maka duk bukatunka haryanzu kana da sauran lokace dazaka gara kura kuranka nafarko dai kai ne mai fada aje a duk fadin kasarnan na biyu kuma duk wani mai mukami a kasar kai kabashi kana da ikon ka dora kuma ka sauke saboda haka ni tawa shawarata agarika mai grima shugaban kasa duk wanda kaba mukamai sunchi amanrka kuma sunchi amanarmu kuma sunchi amanar kasa saboda haka ka chanza su kafin wa'adin mulkinka sai kaka Allah yabiya maka bukatarka saboda baduka akataru akazama daya ba akwai nakwarai sunan masu kishin kasa idan kaduba zakaga sojojinmu kuka suke yan sandanmu kuka suke mu talakawa kuka muke yakamata kasani shi talaka kubabu kumai yanasu yasamu tsaro na dukiya dakuma rai noma yagagara kiwo yagagara chinkasuwa yagagara kana gidanka baka tsiraba kana wajan naima baka tsiraba saboda haka yakamata ka jaraba kagani ina da yakinin insha allahu za'a samu nasara wllh natambata tundaga farkon kafa kasar naija babu wani mutum wanda yasamu karbuwa da yarda da talaka ya yarda da shi kamar ka baba kuma haryanzu muna maka fatan alkairi Allah yakarama lafiya da nisan kwana mai albarka yanda kafara mulkin ka lafiya Allah yasa kagama lafiya albarakar manzonmu s.a.w su nana malam aliyu muhammed haifafan garin funtua jahar katsina mazau nin garin abuja baban birrnin taraiya f.c.t
ReplyDeleteKaji wani rainin wayo ka shekara hudu baka gano matsala ba sai yanzu da ka shekara biyar ka gano matsala to nidai idan kaga nayafe sai dai idan murabus kayi
ReplyDeleteAna zalintarmu bayin Allah kana gani katuna yadda kake lkcn campaign naka duk fatar jikin tati laushi amman yanxun Kaduna yadda kadawo bakowane yafika lfy akasar nan ba wannan kadai shaidane basai munce komai bayn dakanka karantsee kace bazakaga zalunchi kakyaleba SBD Allah NAwA kagani kakyale wannan ku ma kaida mahaliccinka
ReplyDeleteNI dai Allah ya Isa wlh bazan yafeba ai hakkinane
ReplyDeleteAdakeka ahanaka kuka komae xakafawa mudae wllh bamuyafeba
ReplyDelete